Logo
Logo
Learn
LittattafaiKwasa kwasan nazarin Littafi Mai TsarkiKayan Aiki
HidimomiGame da
Najeriya Flag Icon

Menu

  • Gida
  • Learn +
    • Hidimomi
    • Game da +
      • Haɗa Hannu +
        • Tuntuɓa +

            Samu eBook kyauta

            Fara tarin Derek Prince tare da eBook kyauta lokacin da kuka yi rajista ga wasiƙarmu.

            Koyarwar Littafi Mai Tsarki Kyauta
            Logo
            Logo
            GidaLearnHidimomiGame daBa da gudummawa

            Haƙƙin Mallaka © 2026 Derek Prince Ministries. An kiyaye duk haƙƙoƙin

            TuntuɓaSirriHaƙƙin MallakaLicensesTaswirar Yanar Gizo
            Gida
            Kayan Aiki
            Furta Kalmar Allah
            Rayuwar Tashin Matattu

            Rayuwar Tashin Matattu

            Derek Prince

            Derek Prince

            Kamar
            Raba
            Hausa

            *Article Language

            Gabatar da Shaida

            Bayar

            Ba da

            *First Published: 2008

            *Last Updated: May 2026

            2 min read

            This teaching is not currently available in Hausa.

            Littafin Firistoci 17:11 ya ce, "Akwai rai a cikin jini." Lokacin da Yesu ya zubar da jininsa, ya bada ransa. A tawa fahimtar, Allah ya bada ransa a cikin duniya. Kuma babu wanda zai iya fahimtar cikakken abin da wannan yake nufi.

            "Sai Yesu ya ce musu, 'Lalle hakika [mafi muhimmanci], ina gaya muku, in ba ku ci naman jikin Ɗan Mutum ba, kuka kuma sha jininsa, ba rai a gare ku. Duk wanda suke cin naman jikina ya ke kuma shan jinina yana da rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a ranar ƙarshe.'" (Yahaya 6:53–54)

            Ku tuna cewa fansarmu ba ta cika ba har sai mun kai ga tashi daga matattu. A cikin Filibiyawa 3:12, Bulus ya ce, "Ba cewa, na riga na kai ga waɗannan ba ne, ko kuwa na zama kammalalle; a’a sai dai ina nacewa ne, in riƙi abin nan da Yesu Almasihu ma ya riƙe ni saboda shi," wato, "tashin nan daga matattu" (aya ta 11).

            Wasu mutane suna tunanin cewa jikunansu ba su da muhimmanci sosai. Amma Allah ya ce jikunanmu suna da matukar muhimmanci— haikali ne na Ruhu Mai Tsarki. An halitta su da ban tsoro da ban al’ajibi (Zabura 139:14). Kuma Allah ba zai bar jikunanmu a yanayin lalacewa ba. Zai tashe su da ɗaukaka kamar na Yesu. Fansa ita ce cikakken aikin hadayar Yesu, kuma ana kammala ta ta wurin tashi daga matattu.

            *Prayer Response

            Na gode maka, Ubangiji, saboda jinin Ɗan Ragon. Kamar Bulus, “Ina nacewa …domin ko ta ƙaƙa in kai ga tashin nan daga matattu.” Ina furta cewa na ci nasara a kan Shaiɗan ta wurin jinin Ɗan Ragon da kuma shaida ta, kuma ban ƙaunaci raina har mutuwa ba. Amin.

            Nayi Sallah
            Kamar
            Raba
            Expand Content

            What People Say

            See how Rayuwar Tashin Matattu has impacted lives across the globe.

            "I've applied the Biblical principles on family relationships from this teaching, and it has completely restored harmony in our home. My teenagers and I now have meaningful conversations about faith, and my marriage has been strengthened in ways I never thought possible."
            Elena R., Brazil
            "The teachings on spiritual warfare completely transformed my approach to daily challenges. I used to feel overwhelmed by life's obstacles, but now I understand how to stand firm in faith. This teaching gave me practical tools I use every single day."
            Sarah K., California
            "After 20 years of struggling with unforgiveness, the Biblical principles shared in this teaching helped me release the bitterness I had been carrying. The step-by-step approach to forgiveness wasn't just theory—it actually worked in my life when nothing else had."
            Michael T., United Kingdom
            "As a new Christian, I was confused about many aspects of faith. These teachings provided clear, Scripture-based explanations that helped build my foundation. I'm especially grateful for how the content made complex concepts accessible without watering down the truth."
            Priya M., India
            "The teaching on God's sovereignty during difficult times came to me exactly when I needed it most. After losing my job and facing health challenges, this message reminded me that God remains in control. It gave me hope when I had none left."
            James L., Australia
            "I've applied the Biblical principles on family relationships from this teaching, and it has completely restored harmony in our home. My teenagers and I now have meaningful conversations about faith, and my marriage has been strengthened in ways I never thought possible."
            Elena R., Brazil
            "The teachings on spiritual warfare completely transformed my approach to daily challenges. I used to feel overwhelmed by life's obstacles, but now I understand how to stand firm in faith. This teaching gave me practical tools I use every single day."
            Sarah K., California

            Lambar: WD-B097-071-HAU

            Kyauta
            Ba da
            Gabatar da martani